@skigo001: WAKAR Prof. Mansur Sokoto, mni LOKACINDA SUKA GAMA JAMI'AR MUSULUNCI DA KE MADINA Shekaru 30 da suka wuce A cikin wakar Nan Prof. Ya ambaci sunayen da yawa daga cikin abokanin karatunshi Musamman Yan NIGERIA Daga cikinsu Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Dr. Bashir Aliyu Umar AN YI WANNAN ZAMA A RANAR 10-March-2021 Wannan zama ne na musamman da Prof yake yi da masu yin Ittikafi a Masallacin Jumu'ah na Sayyidina Abu Hurairah R.A Sokoto a duk watan azumi bayan an rufe Tafsir na Watan Ramadan A wannan Zama Prof. Yana bawa yan uwa Dalibai dama domin su yi mishi Tambayoyi da suka shafi sassa daban-daban na addini da kuma rayuwar yau da kullun A nan ne wani dalibi ya yi mishi tambaya akan ya rera musu wannan wakar kuma Prof. Ya amince ya rera Masu neman Cikakken wannan zaman su danna wannan Link Da ke kasa https://www.facebook.com/share/v/ 1bY3FCJd8yTQNq7m/?mibextid=TGkgF5 #trending #viral #viralvideo #kebbi #sokoto #kano #nigeriantiktok #fyp #nigeriantiktokLUUU #trendingvideo #arewa_ __tiktokers #nigeriantiktoklIUV • #nigeriantiktokI #arewa__tiktokers hausa #alhamdulillah #alhamdulillah❤️ #sunnah #islam #islamic_video #islamic_media #islamicreminder