kana da zuma kana da madaci.. baka da aljanna baka da wuta.. mai yasa bakayi adduan da kanka ba ...?
2024-07-07 11:01:45
2
user6135454172320 :
bai kyauta ba gaskiya
2024-07-07 10:59:00
2
Apple User :
Maganinsu knnan, kucigaba da zuwa kwadayi wajen Su
2024-07-06 23:58:06
2
Yusrid :
subuhanallah, InshaAllah Sai Allah yayi Mai sakayya
2024-07-06 22:34:06
2
BNmafia :
meye malamin yayi dan Allah akoi wanda yasani?
2024-07-06 20:18:38
2
S Fulani Ibraheem :
koma miye wannan tozarci ba daidai bane ga shugaban al,umma sai yanemi jama,a yarasa rashin kirki rashin mutunci bago yafito fili baisan darajar dan adam ba
2024-07-08 07:53:03
1
umarabdulazeez493 :
hmmmm rayuwa kenan kajira saka mako daga gurin Allah
2024-07-07 11:08:40
1
Auntyn kd :
be kyautaba wlh haba
2024-07-07 11:03:45
1
AK BIRNIWA II :
da yana birgeni Amma yanzu mun raba gari
2024-07-07 10:35:41
1
usman Sahabi Fako :
Allah yatsinewa wannan gomna albarka. kai ko wanda aka mara kadena shiga abunda ba ah nemeka ba