@tukur.garba.kakando: Sabeerah Sunusi Lamido, ‘yar Muhammadu Sanusi II, ta roƙi jama’a da su daina neman zama abokai ko ‘yan uwan taka da ita a shafukanta na sada zumunta. Ta bayyana cewa ta buɗe shafukan ne domin harkokin kasuwanci, ba don irin waɗannan hulɗoƙi ba. Sabeerah ta ƙara da cewa duk da kasancewar mahaifinta mai sarauta da arziki, ita kanta tana ƙoƙarin gina rayuwarta ta hanyar aiki tukuru. kana Son Kasancewa Cikin Sahun Farko Dake Samun Ingantattun Labarai Shigo Jaridar 👉 DOVE NEWS HAUSA 👈 Yanzu Kayi Following Yanzu Karku Bari Komai Ya Wuceku...