@paphausa: "Akwai 'Yan Kwankwasiyyar Da Idan Kwankwaso Yace Su Zabi Fir'auna, To Zasu Zaba" - Hon. Sheriff Banki A wannan tattaunawa mai zafi da daukar hankali, Umar Isa Dandago ya yi wa Hon. Sherrif Banki tambayoyi zafafa a kan Jam'iyyar NDC, Peter Obi, da kuma Kwankwasiyya. Cikakken shirin yana Tashar PAP Hausa a YouTube