@salafussaleh1: Martanin Sheikh Dr. Usman Muhammad Adam Gashua ga wata fitsararriyar 'yar Film din Hausa mai suna Nafisa Abdullahi akan kushe, da isgili, da kuma fito na fito da Allah da manzonsa kai tsaye. Ina kyautata zaton anfara anfani da ita wurin yakar Addininmu na musulunci watakila tasan hakan da gangan takeyi, watakila kuma bata saniba don tsabar jahilci. Allah ka shiryeta idan mai shiryuwace idan kuma ba mai shiryuwa bace Allah kasa taga darasi irin na wata jarumar film wanda tazo tayi nadama tana kuka agidan TV Hadiza Gabon na talk show wato Ummi Nuhu. #reeelsfb #Hausa #kano #reels #danbello #Bauchi #politics #sunnah #goviral #viralpost