Addu'ar Bayan keran salla.💕👍Allahumma Rabba hazihid-da'watit-tammah, was-salatil-qa'imah, ati Muhammadanil-wasilata wal-fadilah, wab'ashu maqamam-mahmudanil-lazi wa'adtah.
Ma'ana:
"Ya Allah, Ubangijin wannan kira cikakke, da salla wacce za a tsayar, Ka ba wa Annabi Muhammadu Wasilah (matsayi madaukaki a Aljanna) da daukaka, Kuma Ka tayar da shi a matsayi abun yabo wanda Ka yi masa alkawari."
Falalarsa: Annabi (S.A.W) yace wanda duk ya karanta wannan addu'ar bayan kiran salla, cetona ya tabbata gareshi ranar kiyama.
2026-07-07 15:44:13
1
Saleh Muhammad :
MashaallAh 😆😁😆😂🤣
2026-08-28 15:36:13
0
علي علي :
11🥰🥰
2026-08-27 10:59:32
0
MAI JAMA A MUSA :
msh Allah
2026-07-01 08:04:32
0
To see more videos from user @sheikhmuhammadrab3, please go to the Tikwm
homepage.