Allah ya muku Albarka,
Allah yasa Qur'ani ya cecemu Baki daya.
Allah yabaku mazaje masu Addini.
2026-07-06 08:40:31
5
Jemal Boche :
Maasha Allah
2026-07-05 12:58:01
2
Layin zomo Zaria :
Allah amin
2026-07-05 09:10:36
5
musa.ibrahim 143939 :
Addu'ar Bayan keran salla.💕👍Allahumma Rabba hazihid-da'watit-tammah, was-salatil-qa'imah, ati Muhammadanil-wasilata wal-fadilah, wab'ashu maqamam-mahmudanil-lazi wa'adtah.
Ma'ana:
"Ya Allah, Ubangijin wannan kira cikakke, da salla wacce za a tsayar, Ka ba wa Annabi Muhammadu Wasilah (matsayi madaukaki a Aljanna) da daukaka, Kuma Ka tayar da shi a matsayi abun yabo wanda Ka yi masa alkawari."
Falalarsa: Annabi (S.A.W) yace wanda duk ya karanta wannan addu'ar bayan kiran salla, cetona ya tabbata gareshi ranar kiyama.