@sardauna_shoot.ng: CIKIN BIDIYO; Mai Girma Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ƙaddamar da shirin bai wa mata 5,200 tallafin jarin Naira 50,000 domin bunƙasa ƙananan sana’o’insu. Wannan wani muhimmin mataki ne na ƙarfafa tattalin arzikin mata, rage talauci, da samar da damar dogaro da kai ga iyalai a faɗin jihar. Kano na ci gaba da tafiya kan turbar ci gaba da jin daɗin al’umma. Jiya Asabar, 04/07/2026. #AbbaIsWorking #sardaunashoot #fyp #viralvideo #CapCut