ABU AMMAR :
da banyiniyar baka amsaba sabida Naga kagigice
da akace tauhidi ukku. Dan Allah wayacema Allah ukku danasan kanasaka adalci a zantukanka Amma yanzu Naga kakoma kamar Wanda akayiwa hakin barkono
,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,
01 cewa tauhidi yakasu kashe ukku baya nufin Allah ukku wannan karyace kakirkira Kuma idan baka tubaba zakabiya
02
tauhidi na ilahantaka shine uluhiyya wannan tauhidine na kadaita Allah shikadai Babu abokin tarayya. sharadin zamanka musulmi dolene kayadda da wannan
,,,,,,,,,,,,,,,
wannan rukunin natauhidi shine yarabamu da kafurai
03
tauhidin rurubiya kila bakasan minene rububiyaba shiyasa kake wannan jahilcin rububiya Ana nufi rabbu ubangiji. shikuma ubangiji rabbu maana Mai halitta dolene ga musulmi ya yadda Cewa Allah Wanda yakadaita a tauhidin uluhiya to anan anan shine yakeyin halitta awannan rukunin tauhidi munyi gamayya da kafurrai wajan Imani dashi sabida Qur,ani yafada cewa idan katambayi kafurrai wayahalicci sama da kasa zasucemaka Allah
kenan kafurai sunyadda sun aminta Allah ne yayi halitta to Amma zaiyu sukafa hujja dacewa aisunyi Imani da Allah agobe kiyama tunda sunyi Imani shiyayi halitta shin wannan imanin zai Isa sushiga Aljannah ?
,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,
amsa shine aa yin Imani da Allah yayi halitta. baya badacewa Kai musulmine kadaiyi Imani da wani reshe na tautauhidi. Wanda Dole sai kahada uluhiya shine kadaitashi da bauta anane akasami barahwasa cewa su Basu yadda abautawa Allah shikadaiba Amma sunyadda Allah ke halitta kaga sunyadda Kashi daya sunbar daya
Wanda dayan bayazamemusu hujja agaban Allah
04
tauhidin asmau wassifat yatabbata Allah yanada sunaye da siffofi Wanda wannan rukunin na tauhidi kana musulmi wajibine kayadda cewa Alllah yanada sunaye haka Kuma yanada. siffofi
imaninka da kadaitaka Allah baya wadatarda Kai Dole sai kayadda Allah rabbune. shikeyin halitta
haka Kuma imaninka da cewa Allah rabbune baya wadatardakai sai kayadda da sunayensa da sifofinsa .
2026-07-05 22:52:24