@gyarakankidakanki: Mata masu neman haihuwa, ku saurara na minti "Kada ki wuce idan kina son samun ciki." "Addu'ar da Annabi Zakariyya (A.S.) ya yi domin neman zuri'a." "Idan kina da matsalar lafiya, ki je asibiti domin a duba ki. Addu'a da kulawar likita suna tafiya tare." #matankwarai🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 #matarmijinta #fyyyyyyyyyyyyyyyy #creatorsearchinsights