bashi gashi banida yadda zanyi inbiya Yaa allah kahoremin inbiya kafin inkomaga Mai sama da kasa😭😭DAN ANNABI MUHAMMAD
2026-09-12 00:54:35
3
abdulmaliktameem :
A garin Makkah aka haifi Annabi Alaihissalam, sannan kuma shekara 53 yayi Alaihissalam yana rayuwa a cikinta, shi ya sa take da matsananciyar albarka.
Wanda duk yayi niyyar mummunan aiki amma bai aikata ba to Allah ba zai rubuta masa zunubi ba, amma a Makkah wanda duk yayi niyyar mummunan aiki bai aikata ba sai Allah ya kamasa balle kuma ya aikata.
Sahabban Annabi Alaihissalam ba sa zama a Makkah idan sun je aikin Umrah ko aikin Hajji, kuma idan ɗansu yayi musu laifi basa masa faɗa a cikin Harami, sai dai su fita daga cikin Haramin Makkan gaba ɗaya sannan su yi masa faɗa, suna gudun kada ace shi ne mai gaskiya; su kuma basu fahimta ba suyi masa faɗa ya zama sun zalunce shi, Ubangiji laifin Harami zai rubuta akan hakan.
Alkah ya bamu albarkar Annabi Alaihissalam.