Annabi ﷺ ya ce,
“Na yi niyyar in yi umarni a tara itacen wuta, sannan a yi kiran sallah, sannan in umarci wani ya jagoranci mutane a sallah. Sa'an nan in tafi wurin mutanen da ba sa halartar sallar jam’i, in ƙona gidajensu da wuta.”
Buhari da Muslim
2026-08-08 00:08:11
23
Jafar jd :
akomai ra,ayinmu yazo daya dakai
tun daga
Messi
aisha
darika
Nigeria
2026-08-07 22:41:22
68
Alameen Palestine🇵🇸 :
Pray for Palestine 🇵🇸🙏
2026-08-07 22:39:47
34
AHMAD SANI :
zuwan masusuka Alkhairi ne
2026-08-07 22:35:35
44
it's ABDUL DAN HAJIYA⚡🪙💴 :
wllh ni bantaba kallan gurumtum a matsayin malamiba kawai dai Mai nasihane😂