wlh qaryane hadisine na manzan Allah s.w.a ya tabbatar da haka yakamata inde har mutum ma abocin ilimine ko dalibin ilimine idan yaji magana wacce aka jinginata ga addini kafin ya qaryata yakamata yafara bincikata saboda kada ya fada cikin fushin uban giji kan qaryata maganar fiyayyen halitta s.w.a
2026-08-10 09:59:13
11
mansur muazu alhj :
gaskiya kam jinjina dan uwa 🙏
2026-08-09 23:34:07
16
user4955655753615 :
akwai hadisi wlh
2026-08-13 00:25:05
7
Lawal Muhammad :
shiyasa shugaban Burkina Faso yace kadawanda yadawo saidai sana.a yayi dai dai