@hafizdandinmahe: Video:- A lokacin da Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar Ƙananan Hukumomin Gada/Goronyo Hon. Comr Bashir Gorau ya tarbi Maigirma Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Sokoto a ƙarƙashin tutar Jam’iyyar ADC, His Excellency Hon. Dr. Manir Dan Iya FCNA,(Walin Sokoto) tare da tawagarsa domin isa a wurin da zai gabatar da gaisuwar jaje ga al’ummar da mummunan iftila’in nutsewar jirgin ruwa ya shafa wanda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutane akalla sittin da biyar (65)tare da jefa wasu cikin jimami. Allah SWT ya jikansu da rahama, Ya sanya Aljannatul Firdausi ta zama makomarsu. Amin.