@uss21multimedia: A daidai lokacin da siyasar Najeriya ta fara ɗaukar zafi bayan buɗe ƙofar yaƙin neman zaɓe gabanin babban zaɓen ƙasar na 2027, shugaban kasar Bola Tinubu ya fitar da jerin sunayen ƴan kwamitin yaƙin sake zaɓensa a zaɓen mai zuwa. Mun zaƙulo wasu manyan mutane daga arewacin ƙasar da ke cikin wannan gangami,#creatorsearchinsights #viral_video #endbadgovernmentinnigeria #nigeriatiktok