@arewa_presenter: Rahoto Ya Ce Makamai da Drones na Iran Sun Yi Mummunar Illa Ga Wuraren Leken Asirin Amurka! Rahotanni sun ce hare-haren Iran da makamai masu linzami da jirage marasa matuki sun yi mummunar illa ga wasu muhimman wuraren leken asiri da na’urorin sa ido na Amurka a Gabas ta Tsakiya. An ce gyara ko maye gurbin kayan da suka lalace na iya cin biliyoyin daloli! Amma babbar tambayar ita ce: Yaya wannan zai shafi ƙarfin Amurka na sa ido da tattara bayanan sirri a yankin? #Iran #Amurka #GabasTaTsakiya #LabaranDuniya #BreakingNews