@uss21multimedia: Wasu daga cikin ƙarin alƙawuran da ɗan takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya faɗa kenan a hirarsa da BBC Hausa. Ya ƙara da cewa kada a damu da shekarunsa, domin yanzu haka shugaban ƙasar da yake a kai shekarunsa 90 a duniya. Yace a shirye yake ya dawo da kyakkyawar alaƙa tsakanin kasashen dake ECOWAS, musamman irinsu Nijar, Burkina Faso da sauransu. Kuna ganin waɗannan matakai da Atiku Abubakar yayi alkawari, zasu iya kai Najeriya ga gaci?,#creatorsearchinsights #viral_video #endbadgovernmentinnigeria #nigeriatiktok