@adabka_focustv: Tsohon mataimakin gwamnan jihar zamfara barrista Mahdi Aliyu Gusau ya bayyana cewa shikam yana akan takararsa ta gwamnan jihar zamfara a jam'iyar ADC ba gudu ba ja da baya inda tuni dashi da magoya bayansa suka garzaya a kotu Kan kwacen da akayi masu na takarar. Sauran bayani na acikin wannan hira da Adabka focus TV tayi da barrista Mahdi Aliyu Gusau akan batun👇👇👇👇 #breakingnews #politics #viral #fypシ

Adabka_focusTv
Adabka_focusTv
Open In TikTok:
Region: NG
Thursday 03 September 2026 09:06:58 GMT
513
51
1
2

Music

Download

Comments

diliyatsafe
Mustapha ibrahim :
🥰🥰🥰
2026-09-04 04:27:47
0
To see more videos from user @adabka_focustv, please go to the Tikwm homepage.

Other Videos


About