alhamdulillah,,baban yara na yarasu nayi aure kuma yadaukarmu yara 4 kuma wlh kamar nasa haka yarike,,allah yayi masa sakamako da gidan aljannah amin
2026-09-04 06:56:14
37
KDW global trends :
Allah y aurar min da yayata sabida she deserve every good thing in this world
2026-09-04 18:43:03
0
Jamila Garba :
wallahi kuma mu matar uba ta renemu yanxu kanin mu na 8 ya kaita hajjih da ummarah kullum wata muna hada mata 100k
2026-09-04 11:03:08
15
Mmn Aliyu :
wlh matsalar Nan mu iyayen marayu saidai Allah yashiga cikin lamarinmu Kuma gashi Muna bukatar auren domin mukare mutuncin mu Allah yakawo mn mafita😭😭😭
2026-09-04 05:44:07
11
Ummi Born 🇸🇦🇳🇬 :
Allah sarka Rayuwa Allah ya jikan mazajin mu
wanna gaskiyane
2026-09-03 20:33:45
10
maryam lawal :
wlh malam sabuda abinda kake Fadi Yana mutikar birgeni Allah ya sakamaka DA mafificin alkhairi
Mazan Yanzu basu san responsibility. And ya kamata mu gyara akan yan uwan miji sun ki rike maka yara. Yan uwankan ma basu iya rikewa Yanzu. Kuma duk talauci ne most times. Allah sa mu dace
2026-09-04 05:26:26
3
Adamu musa :
Allah Ya ba kowane mara mata mace ta gari, mai addini, mai mutunci, mai haƙuri, mai son zaman lafiya, kuma wadda za ta zama sanyin zuciyarsa. 🤲❤️
2026-09-03 21:01:53
4
UMMU DASH :
Allah yasa mudace, Amma wlh ni akan yarana ba abunda bazanyi iya yiba, domin yarana sune ni
2026-09-03 22:13:25
1
Auwaldpromise :
kullun inah kira ga iyaye maza dan Allah ku bawa matan jari ko koya musu Sana,a wlh idan kun mutu yayan kuh da matan kuh bawanda zai kula da suh sai Allah wnn abun yana damuna wlh 😔
2026-09-03 22:02:52
3
ummu afeef :
Wan nan gaskiyane
2026-09-04 22:34:39
0
user1075442762990 08068902421 :
wanna gskeya ne wlh nide Allah yabani kai a matsayi mijina
2026-09-04 11:23:58
0
salma :
dole yaso danta
ay duk wanda ya auri mace mai yaya rabi ya aura ❤️❤️❤️❤️❤️