"Ya rasuulullaah na ga Allah kamar gaggawa yake acikin cika muradin da yake zuciyar ka" .
Haka Nana Aisha ta ce wa manzon Allah
Jama'a mu girmama wannan annabin. Shi ne tsiran duk wanda yake a duniya, haka kuma shi ne tsiran kowa a lahira.
Allah be halicci wani abun halitta da yake so tamkar sa ba, Allah be halicci wata halitta tamkar sa ba.
Allah ka yi Salati da taslimi agare shi.
2026-09-15 11:16:14
1
hussaini884 :
2026-09-05 12:03:19
0
لا علب إلا الله 🧏 :
Allah ya karawa rayuwa albarka
2026-09-14 08:59:39
1
Anas Dubai 🇦🇪🇳🇬 :
Irin wannan karatun yakamata adinga yiwa mana
2026-09-05 02:41:39
3
waliyyin kwankwasiyya :
Allah Ya kara lafiya
2026-09-08 11:07:46
1
salihou Boubacar :
الحمد لله
2026-09-10 21:03:09
2
CURTAIN PALACE :
JAZAKALLAHU BIKHAIR
2026-09-05 05:57:32
2
nafsuzzakiyya :
Shin idan ba haka kayiba yaya zakayi malam a irin wannan qasar tamu tabbas muna da rauni amma kuma ankatangemu ta ko ina