@ali_mustapha_bukar: Yanada kishi bazai iya Neman mace wani Yana Neman taba ? #dr_abdallah_gadon_kaya #engr_abdullahi_adamu_musa #ali_mustapha_bukar #AmsoshinTambayoyi #IslamicTikTok
malan meye hukunci Wanda matarsa take ce masa yaya
2026-09-07 18:35:14
4
sulelamido :
shawara daya ce kawai..ya tuba ya nemi taimakon Allah
2026-09-06 15:17:50
12
belle beby :
allah yasa mudace
2026-09-06 01:46:41
9
M Sani babban gida :
Allah yakara basira
2026-09-06 14:28:13
8
Abdoulaye Asmaguila kabobi :
gaskiya ne malam
2026-09-06 07:01:08
7
SADEEP_AUD😎 :
:wallahi Allah mutum ya zauna baida budurwa yafi masa alkhairi, ba ruwanshi da fargaba da tashin hankali, zama lonely duniya ne I swear
2026-09-06 23:43:57
8
humairah Diamon🌺🌺🌸🌸🌹🌹 :
Gaskiya
2026-09-06 13:38:06
8
Nasiru Muhammed :
hmm Allah kasa mudace😭😭
2026-09-06 08:12:23
11
🫧Bishir Tanimu🫧 :
Gaskiya ne mlm Allah ya sa mudace 🤲🤲🤲🤲
2026-09-06 10:03:29
6
Amina🦋yakoub :
Allahou Akbar ❤️🤲
2026-09-06 15:03:24
8
sulaiman na mama ❤️🥰 :
Ya malam namu🥰🥰✅
2026-09-06 10:28:05
5
لبن بت أبوها :
الله يصلح الحال
2026-09-06 11:12:05
7
meemscakeandmore1 :
Allah yasa mudace
2026-09-06 19:25:59
5
Mustapha Rabiu Bamally✅️ :
Allah ya karama Malam lafiya, Ameeen. Ya shaikh, lallai akwai samari da suke zuwa da mugun nufi wajen yan mata, wannan kuma bai nuna dukkan maza haka suke, maza na da mugun kishi generally, ba yadda zakaje auren yarinya kaji tana kula wasu kuma ka tsaya fa, shi yasa Manzon Allah S.A.W yace “Kada ɗayanku ya nemi auren matar da ɗan’uwansa ya riga ya nemi aurenta, har sai mai neman aurenta na farko ya janye, ko kuma ya ba shi izini.”
— Sahih al-Bukhari da Sahih Muslim.
Ni agani na wannan zai ba mata da yawa mata daman rasa masu aurensu wallahi, zai kuma basu kafan yaudara, don maza basa iya tsayawa wurin mace mai kula samari. Allah ya tsare mu, Ameeen.