@fatihi_sani: #CapCut #fyp #viral #foryou #fatihisani699 A wace aya ce ko Hadithi akace shirka ne

fatihi_sani
fatihi_sani
Open In TikTok:
Region: NG
Tuesday 08 September 2026 05:01:42 GMT
81911
6257
648
569

Music

Download

Comments

yarima560
Mudassir :
Waton Akwai Matsala Haryanzu Fah Mutane Sun Kasa Fahimta Tauhidi
2026-09-08 10:57:56
143
shubymeencollection
Zaujatulkhair,mrs zaujhkhair💕 :
Shifa mallam Lawan karatunsa me Ilimi ne kawai yake ganewa ze cigaba d biya muku har se kun gane InshaAllah Ai Munaso kuji Wlh sosai d haka saku goge
2026-09-08 07:40:22
109
user8135868088514
user8135868088514 :
Allah ya qara lfy
2026-09-10 22:45:01
0
ahamedrest5
AHAMED REST5 :
iyyaka na,anbudu wa iyyaka nasta,in
2026-09-08 10:53:01
75
tanimusaidu30
tanimusaidu30 :
Allah ﷻ ya ce: الّذِينَإِذَا أَصَابَتْهُم مّصِيبَةٌ قَالُوا إِنّا لِلّهِ وَإِنّا إِلَيْهِ رَاجِعُونَMa’ana: “Waɗanda idan wata musiba ta same su, sai su ce: Lalle mu na Allah ne, kuma lalle zuwa gare Shi za mu koma.” 📖 Suratul-Baqarah 2:156.
2026-09-08 07:43:10
58
u.m.aclothing
Usman muhammad :
Allah sarki Wai me kake so ka fadane
2026-09-11 09:03:30
6
omone25
mohammed :
ba misali zaka kawo ba aya zaka kawo shi malam lawan ya kawo aya
2026-09-08 12:13:08
25
salametown
lawan salame :
subuhanallah Amma bid,a daqiqine na qarshe ولا تدعوا من دون الله ما لا ينفعك ولا يضرك فان فعلت فانك اذا من الظالمين الظلم هناك بما انا الشرك
2026-09-08 05:51:36
41
muhammadabdullahi0632
muhammadabdullahi0632 :
Fa'iza sa'alta fas'alillaha👈
2026-09-08 13:53:58
11
bestforgood5
Muktar Abbas Usman :
wallahi zabar tausayin da kaban har nakasa cemaka komai
2026-09-08 11:42:44
10
6257sarki
Abdullah :
malan wallahi kaji tsoron Allah,sabo da abinda malan yake fadafa gaskiyane.
2026-09-08 11:02:40
26
ishaqumar741
ابو رملة غومبى 🌹🌹🌹 :
الذين إذا اصابتهم مصيبة قالوا إنا لله و انا اليه راجعون
2026-09-08 10:40:46
25
user4196337573534
Needdarhaz Sirdi :
فإذا سألت فسألله! فإستعنت فستعن بالله ! Duk abinda ya gaya yana hujja idan kuma kana ganin ka kai ne to kaje ka tare shi
2026-09-08 13:50:59
26
abbaapplelink
Abba Ephic apple links 🍏🇦🇪 :
Shifah Tauhidi se me cikakken imani da ilimi
2026-09-08 12:28:54
8
spritualarmy0
L0ne💪SurvivOr🔥✨🪖 :
Annabi ﷺ ya ce: «إِذَا سَأَلْتَفَاسْأَلِ اللّهَ، وَإِذَا اسْتَعَنْتَفَاسْتَعِنْبِاللّهِ» “Idan ka roƙa, ka roƙi Allah; idan ka nemi taimako, ka nemi taimakon Allah.” 📖 Jami‘ at-Tirmidhi 2516. yanzu idan annabi yace kayi abu, ka bijerewa abun, Kai musulmi ne?
2026-09-10 11:08:34
7
user3977514409459
user3977514409459 :
wlh gara kashi da mauludi
2026-09-09 18:45:11
5
user9409810853375
Pepergee :
Allah yakara lafiya Mallam Lawal kafi karfinsu wallahi ❤️🙏
2026-09-08 08:02:10
11
issoufaoutayaro
issoufaoutayaro :
وَمَا بِكُم مِّن نِّعْمَةٍ فَمِنَاللّهِ ثُمّإِذَا مَسّكُمُالضّرّفَإِلَيْهِ تَجْأَرُونَ
2026-09-08 08:13:04
12
koje.muhamma
Koje Muhamma :
إذا سالت فسال الله و إذ الستعنت قال الله
2026-09-08 07:56:40
9
user74575212763906
Ahmad Alasan (Abba) :
Allahumma iyyaka wa na,abudu wa iyyaka nasta'en
2026-09-08 11:20:17
7
auwalaz001
Auwal zangina Adam :
Alhamdulillah da muka kasance ahlussunnah wlh mu muna fahimta cikin sauki alhamdulillah
2026-09-08 07:17:42
7
saniscandy1818
Sani scandy :
wato shifa fahimta sai wanda Allah ya fahimtar kenen zamu iya neman abu agurin boka,
2026-09-08 07:02:19
7
.rabiuaminu
Manawie textile material 🎽👗 :
Dan uwa kace mubaka hadisi ko toh kaje kaduba arba'unannawawiy page na 13 hadisi mai number 19
2026-09-08 07:13:30
6
tanimusaidu30
tanimusaidu30 :
Eh, wannan hadisi ne, kuma kana nufin: مَنْكَانَحَالِفًا فَلْيَحْلِفْبِاللّهِ أَوْلِيَصْمُتْMa’ana: “Duk wanda zai yi rantsuwa, to ya rantse da Allah, ko kuma ya yi shiru.” 📚 An ruwaito shi daga Ibn ʿUmar رضي الله عنهما, kuma yana cikin Sahih al-Bukhari da Sahih Muslim. Wannan yana koyar da cewa ba a yin rantsuwa sai da Allah.
2026-09-08 07:57:04
9
awanakaku
awanakaku :
Alhamdulilla Allah ya sakawa malan lawan da alkhairi yau gashi dan darika yakoyi neman hujja akan karatu
2026-09-08 05:38:40
7
To see more videos from user @fatihi_sani, please go to the Tikwm homepage.

Other Videos


About