Bawai mune bama gina rayuwarmu akan mace dayaba no allah ne bai gina mana rayuwar hakaba annabi Muhammad S A W yafi kowane namiji nagarta amma Allah bai gina masa rayuwarshi Akan mace dayaba ku haka allah halicceku and idan zaku gwada gina rayuwa da namiji sama da daya to madadin rayuwar ta ginu rugujewa zatayi but kugwada hakan zaku fahimta in sha Allah
2026-09-12 08:19:34
0
Hafsat Ali :
😳 soyayya kenan😏
2026-09-11 20:50:06
0
Mohammed Abdulrahman :
banda matan yanzu wlh 😳
2026-09-11 20:33:53
0
طَيِّبْ مُو سَىٰ✍️ :
sbd mu hudu akace muyi
2026-09-11 17:59:07
0
siddi abkar :
toaihaka né damamace mijidayane akahallatamata
2026-09-11 18:32:09
0
samirasani292 :
hmmm wlh ni inajinma zan iya mutuwa kwanaki da na kwata asibiti netajin haushin kaina
2026-09-11 12:41:21
0
hauwaibrahim9710 :
Allah ka tsare mu
2026-09-11 14:00:04
0
asmeeywalai002 :
wan gaskiya ne wlh mlm allah ya baya
2026-09-11 08:40:26
0
DAN MULKTEX 💯❤️ :
NI KUMA INA SON MACE DAYA NA KASA SAMU PLS A SAMAMIN BUDURWAR AURE
2026-09-11 16:44:23
0
💫Yaseer Arfath💫💨 :
malama Allah ya Gina rayuwar mu Akan Mace Daya ne
2026-09-12 08:55:19
0
@musakamshi442 :
hhhhhhh
2026-09-11 10:09:46
0
Saidu Musa :
gaskiya ba muyi alkawariba
2026-09-12 08:34:27
0
Aliyu Abdullahi :
wlh kuwa shakuwa yawuce wasa
2026-09-10 19:47:34
0
To see more videos from user @aishaabubakaralfindiki, please go to the Tikwm
homepage.