Ni dan izala ne amm dan Allah k fadaman meye amfanin wann hadith gurin muslmai tinda maganar tana masu ciwo🤔🙏
2026-09-12 22:26:07
12
Zarah😍 :
Toh munji of what benefit wannan hadisin zai amfani mutane?
2026-09-12 23:27:54
3
sultan :
badamuwa kuyi ta fada mudai munsan wanan magana tasabawa ayoyin alqurani mai tsarki bata naganar mazon allah s.a.w da yayi karo da alqurani
2026-09-13 00:38:28
0
umary2700 :
mudai duk abinda manzon Allah ya fada shine hujjarmu kuma dashi muka Yadda babu kwane kwane babu munafinci
2026-09-13 10:17:19
9
Usman, assalafiyunn :
wlh wlh wlh billahi narantse da girman ubangiji da yake busamin numfashi wlh wlh wlh manzon Allah sallallahu alaihim wassalam yafada,ba dadi mukejiba Kuma Wanda yaqryata yaqaryata Allah da manzon sa
2026-09-13 05:18:05
2
maiyadi :
hadisi fa ba alquran bane
don haka zaayi samun abinda ba gaskiya ba acikin hadisi
2026-09-12 23:14:48
2
Nurse Esmereeleserh :
😭😭 wlh kuji tsoran Allah
wlh wannan hadith din karya ne ko shakka babu, wai 😭😭😭 mi zamu amfana da wannan hadith din?
shifa Allah kafin ya halaci Monzan Allah sai da ya fiddo shi cikin tsatso na gari
su iyayan manzon Allah wane Manzo aka aiko masu da shi? mun sani duk al'umma suna da manzon da aka aiko masu da shi