@sani_abdullahi02: Shugaban kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana wa BBC manyan dalilan da suka sa yake son ʼyan Najeriya su sayi hannun jari a matatar mansa. A cewarsa, matatar na ƙara faɗaɗa ayyukansa kuma zai samu riba fiye da yadda ake tunani.