allah yabiyaka da aljannar firdausi mall angaya musu ay wannan ali goten billahil azeem babu alkhairi da zai kawo wa man talaka mutumin da duk wata sana'ar da yashiga sai tazama musiba ga mutanen nigeria kalli sugar kalli taki kalli salt kallai taliya kalli flour yanzu ga fuel &gas muje zuwa
2026-09-18 11:42:54
20
hafeez wase :
Allah ya ƙara lafeeya, da tsahon rai me amfani
2026-09-18 13:39:10
9
bashirgetsobadama :
wllh na fasa siyan wannan hannun jarin ya Allah ka bamu halak acikin nemanmu🙏🙏🙏
2026-09-18 16:55:51
11
muhammadrabiu2208 :
s a w
2026-09-19 12:45:22
3
Baban_fati-Radda :
wlhy nafasa siya 🙏🙏🙏
2026-09-18 10:22:15
9
Inousa Abdullahi :
Allah ya sakama da alhairi
2026-09-18 19:57:49
5
M.nouradine :
sallalahu alaihi wasalam
2026-09-18 22:47:49
2
jafarabdullahi162 :
Allah yasaka da gidan Aljanna Allah yakara mallam lafiya da nisan kwana.
2026-09-18 13:47:03
7
nuraumar565 :
allah ya saka da alhaire 🤲🤲🤲
2026-09-18 14:18:40
6
Ibunu Salisu :
Allah ya saka d alheri malam
2026-09-18 19:13:09
5
Kuberawa's empire :
dama ban siya ba kuma Banda niyyan siya Alhamdulillah always